saif ya hada rai ,tare da kallonta lokaci guda yace ” maiya da wani abu ne,ya jeho mata wannan tambayar” ummul khairi ta kallo shi taga ya wani yi mur yabata rai .ummul khairi ta sunkai da kanta kas..malama kefa nake sauraro..na kammala secondary shekaru biyu da suka wuce ..saif mamaka karara secondary!?( ya furta […]
Tag: hausa books
ummul khairi kashi na uku
khaireeya kashi na uku. a hanyarsu ta zuwa kauye,yayin da tanko driver ke ta paman tsalla gudu ,tamkar zai tashi sama shi ko saif sai faman chatting yake abunsa ,inda hajiya na’ima da alhaji nasir ke hiran su irin ta masoya,..hajiya na’ima tace da tanko driver kai tanko kare gudun nan mana tayi yawa sai […]
danyar hukunci kashi na uku
‘Danyar hukunci kashi ta uku.. jalal yace da abon tashi kai baba wallahi mun sami solution ,ina solution din take gashi nan kana gani,wai ai jabir ? eh man,ai kai ne baka lura da yaron ba yana kokari sosai shine fa class rep din ajin , jalal yayi murmushi …laccara yace da jabir […]
danyar hukunci kashi na biyu
‘DAN ‘YAR HUKUNCI KASHI TA BIYU. tuni alhaji mukhtar ya iso ida ya dakon dawowar jalal,ya kasa tsaye ya kasa zaune hajiya deeda dake zaune kusa dashi tace lafiya dai alhaji kai da baka saba dawowa awannan irin lopkaccin ba kuma ka wo kana ta safa da marwa ,shin mai yayi zafi har haka daya […]
Danyar hukunci
PARPAJIYAR KOTU.12 NOVEMBER 2025 bismillahi rahmanir rahim, Sha biyu ga watan nuwanbar alip dubu da ashirin da biyar , sakataren kotu ya mike wannan kara itace mai lamba talatin 30 wanda kotu zata gabatar ayau sha biyun watan nuwambar dubu da ashirin da biyar,wannan case ta na tsakanin gwamnatin jaha ne da gwamnatin tarayya ,wadanda […]