hafsat tace ” lallai yakamata akoyawa wannan laccaran sanin yakamata,sunan mu kawai yakeji , yanzu har a wannan makarantar akwai wani mai tamaka mana?”jalal yayi murmushin keta ,ya kalli jabir yace dashi jeka abunka,rilwan kuma daketa tafarfasa nan tsaye ya ce wai ni tukunna ,ma ina ne office din dan shegiyar?..jabir class captain dake tafiya […]
HAUSA LOVE STORIES
Labaran soyayya na
-illmantarwa
-fadakarwa
-nishadanduwa
Dama
-wa,azantar wa..
Nassblog/hausa news takuce.
khairiyya kashi ta hudu
saif ya hada rai ,tare da kallonta lokaci guda yace ” maiya da wani abu ne,ya jeho mata wannan tambayar” ummul khairi ta kallo shi taga ya wani yi mur yabata rai .ummul khairi ta sunkai da kanta kas..malama kefa nake sauraro..na kammala secondary shekaru biyu da suka wuce ..saif mamaka karara secondary!?( ya furta […]
ummul khairi kashi na uku
khaireeya kashi na uku. a hanyarsu ta zuwa kauye,yayin da tanko driver ke ta paman tsalla gudu ,tamkar zai tashi sama shi ko saif sai faman chatting yake abunsa ,inda hajiya na’ima da alhaji nasir ke hiran su irin ta masoya,..hajiya na’ima tace da tanko driver kai tanko kare gudun nan mana tayi yawa sai […]
danyar hukunci kashi na uku
‘Danyar hukunci kashi ta uku.. jalal yace da abon tashi kai baba wallahi mun sami solution ,ina solution din take gashi nan kana gani,wai ai jabir ? eh man,ai kai ne baka lura da yaron ba yana kokari sosai shine fa class rep din ajin , jalal yayi murmushi …laccara yace da jabir […]
danyar hukunci kashi na biyu
‘DAN ‘YAR HUKUNCI KASHI TA BIYU. tuni alhaji mukhtar ya iso ida ya dakon dawowar jalal,ya kasa tsaye ya kasa zaune hajiya deeda dake zaune kusa dashi tace lafiya dai alhaji kai da baka saba dawowa awannan irin lopkaccin ba kuma ka wo kana ta safa da marwa ,shin mai yayi zafi har haka daya […]
ummul khairee kashi na biyu
khaireeya kashi na biyu… ummul khairi(khaireeya) kashi ta biyu. waishin babu kowa ne a gidan ?hajiya tapito daga kitchen da tsummar goge hannu ,tana mai goge ruwan dake hannunta,wa,alaikas salam alhaji barka da zuwa,nan ta dauki jakarsa da ya aje bisa stool( yar wata kujera karama),yauwa asabe sannu kinji,asabe native name din hajiya na’ima […]
Danyar hukunci
PARPAJIYAR KOTU.12 NOVEMBER 2025 bismillahi rahmanir rahim, Sha biyu ga watan nuwanbar alip dubu da ashirin da biyar , sakataren kotu ya mike wannan kara itace mai lamba talatin 30 wanda kotu zata gabatar ayau sha biyun watan nuwambar dubu da ashirin da biyar,wannan case ta na tsakanin gwamnatin jaha ne da gwamnatin tarayya ,wadanda […]
ahalin malunta
wata rana wani aramma yana zaune da matarsa wata arammiya ,suna zaune cikin lumana da kwanciyar hankali,kwatsam sai aramma ya bijiro da batun kara aure.arammiya tace akamme? tofa kunjiya lols..aramma yace da ita ”Allah ne yace inkara ” arammiya tace ”infa kace Allah ne yace kakara kenan maganarka fa tana cikin Qur’ani”? aramma yace eh […]
ummul khairi
UMMUL-KHAIRI (KHAIREEYA) 7:30 AM. alhaji nasir zaune saman dinning table shi da mai dakinsa hajiya na’ima,yayin da hajiya na’ima ke serving dinsu karin kumallo (break fast),saman taburin abinci ne jere ,bournvita,bread plask allhaji nasir yakai dubansa ga agogon dake like jikin bango yaga takwas ta gota 8:15 am,yace ”karkicemin dan nan haryanzu bai dawo gida […]